11/06/2026
MAZAJEN YANZU RAGWAYE NE
Don Girman Allah iyayen Amare ku rage tsima yaranku idan za suyi Aure.🫣
Wlh yanzu yawanci Maza ba lafiyace da mu ba, kullum idan muka tashi da Asuba bama samun komawa barci sai 12 na dare, gabaɗdaya rana akan mu take qarewa, bama cin abun da zai gina mana jiki, domin ta yadda za a yi aƙoshi ake ba ta cin kayan gina jiki ba... Ba ma samun lokacin motsa jiki kasuwa ke cinye lokacin...
Idan lokacin Auren mu yayi, ba ma samun sukuni sai bayan biki... Amma saboda rashin adalci na iyaye mata sai suje su jiqa yarinyarsu da magunguna tazo ta addabi ɗan mutane😢... Motsi kadan tace ya tashi ya kashe Arna 70... Bawan Allah tun yana iya kashe Arna 70 cikin jindadi har ya dawo baya iya kashe ko guda 5, wani ma jini ke b***e masa😭😭.
ko ba magani mace tafi arfin namiji, ballantana an haɗmata da kazar amarci, an bata ruwan magarya tayi tsarki, an bata maganin-manne mata tasha... Ba za'a dade ba kaga dan mutane bayan biki yana ramewa sai uban ƙqaton kai kamar buhun gyada, daga baya ana maganar ya kasa ko kuma yarinya ta nemi zuwa gida ko kuma a nemi manya su shiga tsakani.
Ku rinqa kawo mana su yadda Allah yayi su, idan yaso ku basu Filayajin da Capinol su sha ya wadatar, su lemu ayaba, abarba da su Cocumber dade sauransu sun wadatar. Idan ba ku dauki shawarata ba nan gaba wajen kashe Arna abun zai juye Arna su kashe musulmin Allah.
Allah ya kyauta